advanced Search
Dubawa
4062
Ranar Isar da Sako: 2019/06/15
Takaitacciyar Tambaya
Shin akwai wani bayani da ya zo game da hadisin kisa’I a cikin littafin Muslim kuwa? Idan dai haka ne to juzu’I na nawa ne, shafi na nawa?
SWALI
Shin akwai wani bayani da ya zo game da hadisin kisa’I a cikin littafin Muslim kuwa? Idan dai haka ne to juzu’I na nawa ne, shafi na nawa?
Amsa a Dunkule
Hadisin Kisa’ ya zo a littafin Sahih Muslim, amma da dan wani bambanci da yadda ya zo a littattafan Shi”a, a littafin Muslim ya zo ne kamar haka:
حَدَّثَنَا أَبُو بَکرِ بْنُ أَبِی شَیبَةَ، وَ مُحَمَّدُ بْنُ عَبْدِ اللهِ بْنِ نُمَیرٍ – وَ اللَّفْظُ لِأَبِی بَکرٍ - قَالَا: حَدَّثَنَا مُحَمَّدُ بْنُ بِشْرٍ، عَنْ زَکرِیاءَ، عَنْ مُصْعَبِ بْنِ شَیبَةَ، عَنْ صَفِیةَ بِنْتِ شَیبَةَ، قَالَتْ: قَالَتْ عَائِشَةُ: خَرَجَ النَّبِی صَلَّى اللهُ عَلَیهِ وَ سَلَّمَ غَدَاةً وَ عَلَیهِ مِرْطٌ مُرَحَّلٌ، مِنْ شَعْرٍ أَسْوَدَ، فَجَاءَ الْحَسَنُ بْنُ عَلِی فَأَدْخَلَهُ، ثُمَّ جَاءَ الْحُسَینُ فَدَخَلَ مَعَهُ، ثُمَّ جَاءَتْ فَاطِمَةُ فَأَدْخَلَهَا، ثُمَّ جَاءَ عَلِی فَأَدْخَلَهُ، ثُمَّ قَالَ: «إِنَّمَا یرِیدُ اللهُ لِیذْهِبَ عَنْکمُ الرِّجْسَ أَهْلَ الْبَیتِ وَ یطَهِّرَکمْ تَطْهِیرًا[1]».[2]
Abubakar dan Abi Shaiba ya ba mu labari, da Muhammad dan Abdullahi dan Numair –da lafazin Abubakar- sun ce: Muhammad dan Bishir ya ba mu labari, daga Zakariyya, daga Mus’ab dan Shaiba, daga Safiyya ‘yan Shaiba, ta ce: A’isha ta ce: Annabi (s.a.w) ya fito wata safiya yana da wata abaya (ko bargo) sakar daga bakin gashi, sai Hasan dan Ali ya zo sai ya shigar da shi, sai Husain ya zo sai ya shiga tare da shi, sai Fatima ta zo sai ya shigar da ita, sai Ali ya zo sai ya shigar da shi, sannan sai ya ce: “Kawai Allah yana son ya tafiyar da dauda daga gare ku ne ahlul-baiti ya tsarkake ku tsarkakewa”.
Domin karin bayani sosai ana iya duba hadisin Bargo “Hadisin Bargo da Ayar Tsakakewa” a amsa mai lamba 8952.
 

[1] Ahzab: 33.
[2] Kushairi Naisaburi, Muslim bn Hajjaj, Muhakkik: Abdulbaki, Muhammad Fu’ad, j 4, s 1883, Daru Ihya’u Turasul Arabi, Bairut, Bito.
 
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • Shin ruwayar tashi daga Iran a karshen zamani abin la’akari ce (akwai kuwa)
    8497 Dirayar Hadisi 2012/07/26
    Duk litattafan Shi’a da sunna sun hadu kan cewa bayyanar imam mahdy (AF) wata saura zata share fagen zuwansa (bayyanarsa) zai zama ma’abocin bakaken tutoci a wannan saura su ne masu shimfide alamar kafin bayyanarsa.[1] hukumar iran da aka same ta ta kasu gida ...
  • Yaya asalin mutum yake?
    21891 Tafsiri 2012/07/25
    Littattafan riwaya da na tarihi sun tabbatar cewa dan’adam wanda ke kan doron kasa bai kasance an same shi daga Habilu da Kabilu ba, shi dai an same shi daga dan Annabi Adam (amincin Allah ya tabbata a gare shi) na uku mai suna Shisu ko Hibatullah.
  • Mene ne ma'anar jagorancin malami?
    12276 Sabon Kalam 2012/07/24
    Kalmar Wali da larabci tana da ma'ana guda uku: 1-masoyi, 2-aboki, 3-mataimaki. Bayan haka akwai wasu kalmomi kuma da suke nufin; 1-Salladuwa 2-Jagoranci da shugabanci. "Wilaya" kalma ce da ake amfani da ita da ma'ana biyu a isdilahin fikihu: 1- Wuraren da wanda ...
  • Me ya sa Kur\'ani ya fifita yahudawa kan sauran mutane?
    8335 Tafsiri 2017/05/21
    Allah madaukaki ya yi magana kan jikokin Annabi Yakub yana mai cewa {yaa bani isra’ila ....... inni fadhdhaltukum alal aalamin} {ya ku ‘ya’yan Yakub ....... hakika ni ne na fifita ku a kan sauran mutane}. Tabbas wannan ayar ba ta magana kan yahudawan zamanin Manzo (s.a.w) da ...
  • Bisa wane dalili ne zamu yarda ingancin Mu’ujizar Annabawa, ta yadda za’a banbantasu da kwararrun matsafa, da masu rufa-ido?
    5976 ارتباط میان نبوت و معجزه 2017/05/21
    Dalilin gaskata Annabawa a kowa ne zamani shi ne abin da karantarwarsu ta kunsa wadda don ita suke bayyana mu’ujizozi da kan gagari a kwaikwaya. Su wadannan mu’ujizozi suna daga cikin hujjoji bayyanannu da ke kiran mutane zuwa ga imani. Bayan haka akwai bambance-bambance na zahiri tsakanin ...
  • Mene ne feminism? (matuntaka)
    11255 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/09/16
    Feminism lafazin faransanci ne, kuma kalmace ta asalin yaran latin kamar haka ne ta zo da wani banbanci kadan a wasu yarukan kamar turanci da jamusanci, ana amfani da ita da wata ma'ana sananniya feminine, ma'ana ai mace (jinsin mace), femenism kamar wata kalma ce da ked ...
  • Me yasa Allah bai nufin shiryar da mutane gaba daya ba, kuma kowa ya sami alheri?
    12391 Tsohon Kalam 2012/09/16
    Tabbas abin da aka gano a cikin wannan ayar ta 13 cikin Suratul Sujada mai albarka cewa Allah bai so mutane gaba dayansu su sami shiriya ba, wannan maganar ba haka ba ce, hakika abin sabanin haka ne domin Allah ya so kowa ya shiryu domin samun ...
  • Saboda Me Dukkanin Malamai Ba Su Kebanci Lamarin Shugabancin Malami Da Wani Fasali Ma Musamman Ba, Kuma Ba Su Yi Bayanin Dokokin Ko Kace Sharadan Wannan Shugabancini Ba?
    8707 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/26
    Wasu daga cikin malamin ba su yi babi ko fasali na musamman ba ga wannan lamarin saboda suna ganinsa abu mai saukin ganewa, wanda kuwa ya sallama a kan sa, kuma babau bukatar yin bahasi domin tabbatar da shi, a yayain da suka bude babobi na musamman ...
  • Illolin wasa da azzakari, manyan zunubai, wankan janaba, dalilan haramci
    86051 2019/06/16
    Ya kamata mu san cewa wannan aiki na wasa da azzakari haramun ne a mahangar muslunci sannan dukkanin mai aikata wannan aiki ya na cikin masu aikata manyan zunubai.[1] [2] Istimna”I {wasa da azzakari} kala-kala ne kamar misalin wasa da azzakari ...
  • Me ye gwargwadon ikon da aka ba wa wilayatul fakih (Jagorancin malami)?
    7953 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/26
    Dalilan shugabancin malami (wilayatul fakih) suna bayyana cewar, fakihi shi ne wanda yake jagorantar al’umma ta musulmi, kuma yake maye gurbin imamai ma’asumai (amincin Allah ya tabbata a gare shi) a zamin da imami yafaku (boye). Ta wannan matashiyar wilayatul fakih (Shugabancin malami) tana da abubuwan da ...

Mafi Dubawa