advanced Search
Dubawa
7655
Ranar Isar da Sako: 2015/05/17
Takaitacciyar Tambaya
Kur\'ani mu’ujiza ne ta wasu fuskoki uku: a-Lafazi b-Sakonsa c-Ma’akinsa, Mene Ne Gwargwadon Abin Da Yake Nuna Mana Cewa Ta Kowacce Fuska Kasantuwar Kur\'ani Littafin Allah Ne?
SWALI
Kur\'ani mu’ujiza ne ta wasu fuskoki uku: a-Lafazi b-Sakonsa c-Ma’akinsa, Mene Ne Gwargwadon Abin Da Yake Nuna Mana Cewa Ta Kowacce Fuska Kasantuwar Kur\'ani Littafin Allah Ne?
Amsa a Dunkule
Ta fuskacin yadda Kur’ani yake gajiyar da mutane ba zai taba yiwuwa a ce ba littafin Allah ba ne, domin gajiyarwar tasa ba a wannann zamanin ba ne kawai har ma a kowane zamani, kamar gajiyarwar da ya yi wa masana balaga ba ta kebanta da wani waje ko wani zamani ba. haka ma wannann hanyar ta bayani ba ta takaita a kan wani mutum ko ko zamanin da muke ciki ko mai zuwa nan gaba ba.
Sai dai cewa ta wata fuskar gajiyarwar ta na nuna cewa ba zai yiwu a ce Kur’ani ba daga wajen Allah yake ba a wancan lokacin. Haka ma abin da yake ta fuska ta biyu dangane da abin da Kur’ani ya tattaro, musamman idan mun dauki gaba dayan abin da yake cikin Kur’ani na daga iliman da suke cikinsa. Wadanda suka wayar da dan Adam. Ta wata fuskar kuma kebantarwar da ya zo da wahayi, saboda idan muka duba bai kebanta da zamanin da ya wuce ba ko wanda muke ciki ko mai zuwa ba.
Shin zai yiwu ga mutumin da ba ya karatu da rubutu ya zo da irin wannann littafin, ya yi n da gajiyarwar Kur’ani ta zamo wata mu’ujiza ta musamman a gaba dayan tarihi a kowacce shekara a gaba dayan duniya a kowane wuri da kowane zamani ta yadda babu wani dan Adam din da zai iya zuwa da kwatankwacinsa duk matsayinsa yanzu za mu ga cewa ta kowacce fuska wannann gajiyarwar ta Kur’ani tana tabbatar mana da cewa allai daga Allah ne.
Ta wata fuskar kuma wanda ya zo da Kur’ani shi ne yake tabbatar da cewa kafuzzan sa daga wajen Allah yake kawai.[1]
Amma idan muka ce Manzon Allah (s.a.w)  ba shi da ikon da zai iya zuwa da irin wadannan maganganu su ma daga Allah suke.
Abin da muke cewa shi ne, a karshen lamari suna komawa ne zuwa ga fusahar Kur’ani da balagarsa, abin nufi shi ne gajiyarwar da Kur’ani ya yi wa masu balaga.
Idan haka ne, to ba za mu danganta wannann gajiywarwar ga mutumin da ya zo da Kur’ani ba, sai dai cewa mu ba za mu iya tabbatar da cewa misalin irin wannann balagar zai iya samuwa daga wanin Ubangiji ba. sai dai a takaice za mu iya cewa ha kanya zo ne daga wajen Manzon Allah (s.a.w)  ba ne domin shi ma ba zai zo da misalin wannann lafazin ba.
Dangane da wannann misalin zia yiwu mu dogara da wannann fuskar kasancewar lafazin Kur’ani da ibarorinsa sun zo ne daga wajen Allah tsarki ya tabbata a gare shi .
Fuskoki guda hudu ita ce wacce ta yi magana a kan irin gajiyarwar da abin da Kur’ani [2] ya yi ya tattaro. Saboda haka zai yiwu mu kara tabbatar da cewa daga Allah ne.
Amma ta fuskacin gajiyarwar lafazai da kuma balaga da adadin ayoyi tana tabbatar da cewa lafazin Kur’ani mai girma da yadda lafuzzansa suke[3] yana kara nuna mana cewa daga Allah ne shi ma.
Haka ma kasancewar aya tana da dangantaka da wata; wanda a karshen lamarin suna da manufa guda daya. Sai dai yaya za mu tabbatar da cewa gaba dayan ayoyin kowacce tana da alaka da ‘yar’uwarta ta wajen kore manufa daya?
Dangane da surori haka ma gaba daya surorin ta wajen jerantuwar surorin Kur’ani wanda yake a hannunmu yanzu a wannann zamanin a ce daga wajen Allah yake?
Amsa dangane da wadanann tambayoyin a al’ada ana mika su ne ga masu bincike game da tarihin Kur’ani .
Hakika wadansu daga cikin ahlus sunna da kuma mafiya yawa daga cikin mustahrikun suna cewa gaba dayan ayoyi suna kasancewa surori ne daga cikinta da kuma bayyanar wannann Kur’ani [4] da yake jujjuyawa cewa ya cika ne bayan rasuwar Manzon Allah (s.a.w) .[5] [6]
Duba karin bayani: Hadawi Addahiran, Mahdiy ususul Kalamiya Lil ijtihad
 

[1] An karbo Sashin maganganu da suke wa amfanuwar Kur’ani da kuma abin da ya kewaye da shi daga Allah ne, sai dai lafazan daga Manzon Allah (s.a.w)  tun lokacin da malaman Musulunci tsawon zaman da ya gabata har zuwa yau suna da akidar cewa bambancin da yake a tsakanin Kur’ani da Hadisil Kudsi yan acikin wannann masalahar, domin cewa hadisil kudusi daga Allah ne, sai dai lafazin kuma daga Manzon Allah (s.a.w)  ne (ma’ana daga mutum a lokacin da kuma Kur’ani magana ne daga Allah kamar yadda sauran abubuwan da kusunsa suke.
[2] Adadu ba maurin mu’ujizar Alkur’ani.
[3] Ana tsammanin illar a wajen kafafawar malamai ta wajen mu’ujizozin balaga tunda har zuwa yau ta yiwu ya kasance wata manuniya da tafi kowacce iri.
[4] Zai yiwu a duba littafafan masu zuwa kamar yadda aka tsara. Abu Abdullahi zanjani, tarihin Alkur’ani. Muhammad  Ramiyaz tarihin Kur’ani Sayyid Muhammad Bakir Hujjati, Tahakiki Fi Tarihi Alkur’ani, Sayyid Muhammad Rida Al-Jalali Na’iyani Tarih Jum’u Alkur’anil Karim.
[5] Ka duba maudu’in hada alkur’ani.
[6] Hadawi Dahrani, Mahdi, Ususul Kalam lil Ijtahad shafi, 52 – 53 Mu’assasatul Sikata Baitul Ulul, Kum Daba’i Ula 1377.
TARJAMA YA JAWABU KATIKA LUGHA NYENGINE
Mahanga
Idadi ya maoni 0
Tafadhali ingiza thamani
Imel : Yourname@YourDomane.ext
Tafadhali ingiza thamani
Tafadhali ingiza thamani

MPANGILIO WA KIMAUDHUI

Tambayoyi Masu Fadowa

  • A zaben jagora malami ba kai tsaye ba akwai matsalar kai-kawo, to yaya za a warware wannan?
    7450 Tsare-tsare 2012/07/24
    A yanzu haka a jamhuriyyar musulunci ta Iran ana ayyana ‘yan takarar majalisar Khubrigan ta hannun shura Nigahban ne. To akwai batun sukan cewa Jagora shi ne yake ayyana ‘yan shura Nigahban, su kuma suke ayyanar cancantar shiga takara ga ‘yan majalisar khubrigan, su ‘yan majalisar khubrigan ...
  • menene dalili a kan tabbatar shugabancin malami.
    18066 Hakoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/26
    Akwai hanyoyi mabanbanta domin tabbatar da “shugabancin malami” sai dai a nan za mu isu da ambaton dalilai guda biyu na hankali da na ruwaya domin tabbatar da ita. Dalili na hankali: Hankali ya tabbatar da wajabcin samun mutumin da ke ...
  • Yaya aka samu tunanin akidar Rashin addini mai cewa siyasa daban take da addini?
    7957 Sabon Kalam 2012/07/24
    A lokacin samun canjin turan kiristoci sun samu matsala da ta kai su ga cewa addini yana da tawaya, kuma ba zai iya biyan bukatun mutane sababbi ba a fagen siyasa da zaman tare, don haka sai suka kai ga tunanin raba addini da siyasa.
  • Yaya nau’ikan shiga jiki da hadewa a mahangar irfani, da kalam da hikimar muslunci suke?
    8067 اصطلاحات 2019/06/16
    Bayani kan menene (hulul) shiga jiki da ittihadi (hadewa) hulul a harshen larabci ya samo asali daga kalmar halla da ma’anar sauka[1] amma Kalmar ittihad ita kuma tana da ma’anar abubuwa biyu su hade su zama abu guda daya[2] Kashe kashen ...
  • wace hanya ce ta magance munanan saqen zuciya da tunaninnika munana da kyautata alaka ko dangantaka da ALLAH?
    16606 Halayen Aiki 2012/07/25
    Hakika ita alaka ko daggantaka ta kasu kasu biyu, alakar ALLAH da mu da kuma alakar mu da ALLAH, to alakar mu da ALLAH na iya samun rauni, amma raunin yana faruwa ne daga bangare mu zai wuya alakar tamu da ALLAH ta yanke baki daya. Sai ...
  • don me ake kiran annabi Muhammad (s.a.w) amintacce?
    5931 تاريخ بزرگان 2019/06/12
    Amintacce shi ne kishiyan mayaudari, watau ana nufin mutumin da ba ya yaudarar jama’a, kuma kowa ya natsu da shi ya dogara da shi bisa kyawun dabi’unsa. Idan muka waiga zuwa ga halayen Annabi (s.a.w) ta mu’amala da daidaku da al’umma tun a samartakarsa, zamu ga amana ...
  • mene ne dalilin haramcin marenan raguna?
    8811 Hikimar Hakkoki da Hukuncin Shari'a 2012/07/25
    Allah madaukaki mai hikima ne, kuma mai hikima ba ya yin wani aiki da wasa da babu hikima, saboda haka ne duk shi’a suka yi imani da cewa dukkan hukunce-hukunce suna kasancewa bisa maslaha ne, kuam a wasu wuraren an yi nuni da dalilin haramci a wasu ...
  • Ta yaya Mutum zai iya samun ikon fassara Mafarki?
    44910 Dirayar Hadisi 2012/07/25
    Mafarki wani al’amari ne dake faruwa ga dukkan mutane (a cikin barcinsu) a tsawon rayuwarsu. Sai dai har yanzu malamai ba su iya samun cikakkiyar saninsa ba da yadda yake faruwa. Al’kar’ani mai girma ya bamu labarin Annabi Yusuf (a.s) game da mafarkinsa na gaskiya
  • Wane matsayi ne jagorancin malami yake da shi a shi'anci?
    7684 Sabon Kalam 2012/07/24
    A mahangar Shi'a, jagorancin malami a lokacin boyuwar Imam Mahadi (a.s), shi ci gaba ne na jagorancin imamai ma'asumai (a.s), kamar yadda su ma jagorancinsu ci gaba ne na jagorancin manzon Allah (s.a.w). ...
  • Me yasa Allah bai nufin shiryar da mutane gaba daya ba, kuma kowa ya sami alheri?
    12696 Tsohon Kalam 2012/09/16
    Tabbas abin da aka gano a cikin wannan ayar ta 13 cikin Suratul Sujada mai albarka cewa Allah bai so mutane gaba dayansu su sami shiriya ba, wannan maganar ba haka ba ce, hakika abin sabanin haka ne domin Allah ya so kowa ya shiryu domin samun ...

Mafi Dubawa